- DA DUMIDUMINSA Wani Dan Majalisa Ya Sake Rasuwa
Friday, March 30, 2018
START HERE
STOP HERE
Posted by
on March 30, 2018

Dan majalisar tarayya daga jihar Kogi, mai wakiltar Lokoja/Kogi/Koton Karfe, Umar Buba Jibril ya rasu yana mai shekaru 57.
Majiya daga iyalan mamacin ta bayyana cewa marigayin ya rasu ne a Abuja sakamakon rashin lafiya da ya yi fama da ita.
Rahotanni sun nuna mamacin ya jima yana fama da rashin lafiya, wanda hakan ya sanya ya dauki kusan shekara guda bai halarci zama a majalisa ba. Inda aka rawaito cewa rabon da ya halarci zaman majalisa tun lokacin da shugaba Buhari ya gabatar da kasafin kudi.
I dan ba a mance ba a makonni kusan uku da suka gabata Sanata Ali Wakili daga jihar Bauchi ya rasu.
Share this post with your Friends on
Join our 3,139,185 Subscribers
Get latest Music & Entertainment Gist updates
Omawumi Ft. Falz - Hold My Baby
Download HereOmawumi Ft. Falz - Hold My Baby
Download HereDisqus Comments