ME YA YI ZAFI? Adam A. Zango Ya Kori Yaransa Baki Daya, Har Ma Da Wasu Abokansa | test 2 -->


PROMOTE MUSIC/VIDEO      ADVERTISE ON EL


Shortenlink and get Paid




    Monday, April 2, 2018

    START HERE
  • ME YA YI ZAFI? Adam A. Zango Ya Kori Yaransa Baki Daya, Har Ma Da Wasu Abokansa
  • STOP HERE
    Shortenlink and get Paid

    Rahotanni daga jihar Kaduna sun nuna cewa fitaccen jarumin finafinan Hausa Adam A. Zango ya kori yaransa baki daya, inda ya bayyana cewa daga yanzu ba shi ba su. 
    Rahotannin sun kara da cewa baya ga hadiman nasa da Adamu Usher ya sallama har da wasu daga cikin abokansa.
    Majiyar ta kara da cewa daga cikin dalilan da ya sa Adam Zango yanke wannan hukuncin shine sau da yawa yaran nasa na ji kuma suna gani ana ci masa mutunci amma ba za su iya kare masa hakkin sa ba, inda a wasu lokutan ma da su ake haduwa a bata masa suna, duk da cewa yana biya musu bukatunsu daidai gwargwado.
    Disqus Comments
 


Looking for something? Search below

CHECKOUT THESE HOT SECTIONS ON 9MW

...... ...

...... ...


Pages