- Fati Mohammed Ta Zama Daraktar Mata Na Gidauniyar Atiku Reshen Arewa Maso Yamma
Monday, October 2, 2017
START HERE
STOP HERE
Posted by
on October 02, 2017


Kafin wannan matsayi Fati ita ce daraktar mata na gudauniyar reshen jihar Kaduna.
Jihohin da Fati za ta jagoranta sun hada da Kano, Kaduna, Katsina, Kebbi, Sokoto, Jigawa da Zamfara.
Gidauniyar ta Atiku ta kasance tana tallafawa marasa karfi, wadanda suka hada da talakawa, marayu, 'yan gudun hijira da sauransu.
Ga hotunan domin gasgatawa:-
Share this post with your Friends on
Join our 3,139,185 Subscribers
Get latest Music & Entertainment Gist updates
Omawumi Ft. Falz - Hold My Baby
Download HereOmawumi Ft. Falz - Hold My Baby
Download HereDisqus Comments